Tehran (INQA) Bayan mutuwar wasu matasa uku da suka haddace kur'ani baki daya a kasar Libya, Abdulhamid Al-Dabibah, firaministan gwamnatin hadin kan kasa na kasar, ya jajantawa kan wannan lamari mai ratsa zuciya.
Lambar Labari: 3487605 Ranar Watsawa : 2022/07/28